Ad Code

Responsive Advertisement

Zan yi rikici da duk wanda ya gayyaceni kotu amsa wata tambaya Idan na bar Ofishin.

 


Kamar yadda jaridar Legit.ng Hausa suka ruwaito. 

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi gargadin cewa kada wani ya gayyacesa kotu amsa wasu tambayoyi kan yadda yayi mulki bayan ya bar Ofis a 2023.

Buhari yace duk wanda ya gayyacesa za suyi rikici saboda duk abinda suke bukata na rubuce a kasa Ya bayyana hakan ne a hirar da yayi da gidan talabijin Channels ranar Laraba.

Yayinda yan jaridan Channels suka tambayesa shin ya nada matsala da wanda za gajesa, Buhari yace:

Yana Mai amsawa da cewa:

"A'a, ko waye yazi. Komai na rubuce. Kada wanda ya kirani kotu gabatar da wani hujja, idan ba haka ba, zamu yi rikici saboda komai na rubuce. Na tabbatar da hakan."


Post a Comment

0 Comments

Ad Code

Responsive Advertisement