Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya janye dokar kulle da ke aiki a jihar.
Haka zalika cire wannan doka na nuni da cewar an bude dukkan guraren da aka kulle a baya amma dole su tabbatar da matakan kariya a guraren harkokinsu kamar yadda hukumomin lafiya suka umarta, a cewar kwamishinan yada labarai na Kano Malam Muhammad Garba


0 Comments