Ad Code

Responsive Advertisement

Labaran kasa Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya cire dokar kulle a Kano.


Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya janye dokar kulle da ke aiki a jihar.

Haka zalika cire wannan doka na nuni da cewar an bude dukkan guraren da aka kulle a baya amma dole su tabbatar da matakan kariya a guraren harkokinsu kamar yadda hukumomin lafiya suka umarta, a cewar kwamishinan yada labarai na Kano Malam Muhammad Garba

Post a Comment

0 Comments

Ad Code

Responsive Advertisement